nigeria

  • NO! Dangote Refinery did not advertise recruitment

    Claim: A Facebook page shared a link claiming that Dangote Refinery is recruiting for different roles with a salary range of N290,000 to N800,000 monthly. 

    Verdict: FALSE! Dangote Refinery did not put out such applications. The link attached did not portray a site belonging to Dangote. 

    Full Text 

    Online recruitment has become one of the most popular employment methods. However, like all online activities, job hunting carries certain risks that people must be aware of and take precautions. 

    Arewa updates on Facebook posted a flyer of Dangote recruiting with the caption, “2024 opportunity to work in Dangote refinery this year. A degree is not required. Don’t Miss Out. Apply Now.’’

    The flyer also showed an attractive salary range of 250,000-800,000 naira monthly and stated the available roles. 

    The comment section was flooded with hundreds of people asking how they could apply for the Job. The post garnered 3,200 likes, 696 comments, and 66 shares since this report was shared on Feb 26, 2024.

    Seeing the excitement about the offer in the comment section and the post’s virality, we investigated the claim. 

    Verification 

    We looked into the link attached to the post. When we clicked on the link, we saw that it redirected us to another unrelated site with the post “Your guide to landing a work permit in Australia,” which is irrelevant to any job recruitment or Dangote. 

    To check the link’s authenticity, we used Scam Adviser, which showed that the link had a shallow trust score. It also revealed that the website’s owner is hiding his real identity and is being framed by another website, amongst other negative highlights. 

    We checked to see if the flyer came from the company, but we could not find it. Instead, we noticed the company had a section for vacancies or career opportunities on its page. 

    The career section noted that vacancies are advertised in the daily newspapers, and resumes should be sent on the website. 

    To ensure the best online experience and the security of your data, we urge that you only interact with websites hosted by reputable companies.

    Conclusion 

    Dangote Refinery is not responsible for the vacancy posted on the Facebook page. The link had no relation with the company or any recruitment process. When the link was scanned, we noticed some discrepancies. 

  • FALSE! Akeredolu did not impeach two deputy governors in eight years

    Claim: Several Facebook users claimed that if the process against Lucky Aiyedatiwa, the current Ondo State deputy governor, is successful, then the governor would have impeached two deputies during his eight-year administration. 

    Verdict: Mr. Akeredolu’s deputy during the first term of his administration, Agboola Ajayi, won the court case that prevented him from getting impeached, and he completed his tenure as deputy governor.

    Full Text

    A lot transpired in Ondo State after the governor took medical leave in June 2023. As seen on Sahara Reporters, Mr. Akeredolu was battling leukaemia (blood cancer), necessitating his recent extended medical trip. Subsequently, he handed a letter to his deputy, Lucky Aiyedatiwa, announcing his medical leave to the State Assembly on June 7, 2023. 

    A few days later, reports of the state assembly members embarking on an impeachment process against Deputy Governor Aiyedatiwa over allegations of gross misconduct trended.

    As of Sept. 21, 2023, the state assembly is yet to officially impeach the deputy, though the process is ongoing as 23 of the 26 members signed the impeachment notice served to him.

    A Facebook post by IdanreTv Makanre claimed he would be the second deputy governor to be impeached in Akeredolu’s regime. The caption reads, “If the impeachment happens, it would be a second deputy governor removal in Akeredolu’s regime. This is serious.”

    Another user, Mr. Classic OmoiyawoJesuKristi, accused the governor of personnel mismanagement. He said, “Gov Aketi removed the first deputy Agboola. Now, he’s about to also impeach the second one [sic.], then something is wrong with Gov Aketi.”

    The allegation and comments suggest political intolerance between the governor and his deputies since he first won in 2016. This prompted DUBAWA to verify the claim. 

    Verification

    Using keyword search, we tracked events since Akeredolu was sworn into office as Ondo State governor in 2016. We discovered that the crisis began when the state edged closer to the election year 2020 while the ruling party prepared to contest for a second term in office. 

    At the time, the deputy governor, Agboola Ajayi, had joined the Zenith Labour Party (ZLP) to contest while his principal ran on the APC ticket. The process began after 14 members of the 26-person state parliament signed the impeachment notice against the then-deputy governor.

    However, the state’s chief judge, Oluwatoyin Akeredolu, rejected the impeachment process, stating that two-thirds of the house did not assent to the move as demanded by Section 188 (4) of the Nigerian constitution. The expected number of 18 was unmet as nine members disassociated themselves from the action.

    Mr. Ajayi finished the tenure as Akeredolu’s deputy, though Mr. Aiyedatiwa replaced him for the governor’s second term.

    Conclusion

    Though the process was initiated against Mr. Ajayi by the state assembly, it ended in futility. Mr Ajayi finished his tenure. Therefore, the claim is false.

  • Da gaske ne! Najeriya ce ta fi nomar shinkafa a Nahiyar Afirka

    Zargi: A wata hira da aka yi da shi, Mataimakin shugaban kasa na musamman kan hulda da jama’a kuma babban mai magana da yawun majalisar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC Ajuri Ngelale ya ce Najeriya ta zama kasar da ta fi noman shinkafa a nahiyar Afirka a karkashin wannan gwamnatin 

    Binciken DUBAWA ya tabbatar da gaskiyar wannan zargin kuma binciken da ta yi ya nuna cewa Najeriya ita ce ma a mataki na 14 a jerin kasashen da ke noman shinkafa a duniya

    Cikakken bayani

    Lokutan zabe kan zo da mahawarori inda kowa ya ke so ya tofa albarkacin bakin shi ko kuma ma ya nuna gwaninta. Ga wadanda ke jami’yya mai mulki, ma’aunin da ake amfani da shi wajen gwada ayyukan da suka yi ya fi na sauran domin masu zabe su kan yi amfani da wannan damar su duba irin abubuwan da gwamnatin ta yi a baya.

    Yayin da ake shirin zaben watan fabrairun 2023, Ngelalen ya yi bayani a gidan talbijin na Channels a shirinsu na siyada mai suna Politics Today wanda Seun Okinbaloye ke jagoranta.

    Yayin da ya ke kare matakin da jam’iyyar mai mulki ta dauka na tsayar da Bola Tinubu a matsayin dan takarar shugaban kasa Ajuri ya ce daga shekarar 2015 zuwa yanzu, Najeriya ta kasance kasar da ta fi noman shinkafa a nahiyar Afirka.

    Mun gano wannan ne a shafin tiwita wajen wani mai suna David Offor, wanda ya yi wa labarin taken “Ko an hada Dino Melaye, Daniel Bwala da Dele Momodu, hikimarsu ba za ta taba kaiwa na Ajuri ba. Baba albarka ne ga yakin neman zaben Bola Tinubu.

    Bidiyon da ya wallafa mai tsawon minti biyu da dakiku 19 ya nuna Ajuri yana yabawa yunkurin da gwamnati ta yi wajen gudanar da suaye-sauyi a fanin noman kasar. Bayan minti guda da dakiku 14 daidai ya ce “a daya hannun, idan kuka duba kudurorin shi (wato kudurorin Bola Tinubu) a shafi na 27 inda ya bayyana shirye-shiryen da ya tanadar wa fannin noma, ya bayyana cewa zai dora kan tushe mai kwarin da shugaba Buhari ya kafa wajen gyara fannin nomar kasar. “Mun tashi daga yanayin da mu ke a 2015 na kasar da ta fi shigar da shinkafa zuwa kasar da ta fi nomawa a Afirka.”

    Lokacin da muka ga sakon an riga an karanta shi sau 9,554, mutane 840 suka nuna alamar amincewarsu da sakon wasu 375 sun sake rabawa yayin da wasu 102 suka yi tsokaci a karkashin labarin.

    A halin da ake ciki dai farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 na kan Nera 35,000 kuma ganin cewa wannan farashi mai tsada ne ya sanya alamar tambaya dangane da sahihancin wannan furucin na Ngelale. Shi ya sa ma DUBAWA ta ce za ta tantance gaskiyar batun.

    Tantancewa

    Kafin zuwan gwamnatin Buhari a 2015, Najeriya ta kashe dalan Amurka billiyan 2.41 cikin shekaru 3 wajen shigar da shinkafa kawai, bisa bayanan da gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele.

    DUBAWA ta gano cewa babban bankin kasar wato CBN ta  samar da shirye-shirye kamar bayar da bashi ga wadanda ke noma dan sayar da abin da suka noma da ma wane Nera biliyan 220 da ta ware a matsayin wani asusu taimakawa manoma masu kanana da matsakaitan sana’a’o’i dan taimaka musu a Najeriya.

    Bacin haka, ranar 23 ga watan Yunin 2015 gwamnatin tarayya ta haramta shigar da shinkafa da ma wadansu kayayyakin da ke bata wa kananan masana’antu jari da kasuwancin su.

    Idan kuma muka je watan Fabrairun 2022 wuraren gumin shinkafa sun karu daga 10 zuwa 68 duk a cewar gwamnan babban bankin.

    Emefiele ya ce wannan karin da aka sami ni ya kara yawan abin da ake samu wajen noman shinkafa daga tonne 350,000 zuwa tonne miliyan uku.

    Karin binciken da muka yi ya nuna cewa Najeriya ta kasance kan gaba a jerin kasashen da ke noman shinkafa a nahiyar Afirka. A cewar kungiyar kula da noma da abinci (FAO) na Majalisar Dinikin Duniya a shekarar 2020, Najeriya na mataki na 14 a duniya cikin jerin kasashen da ke noman shinkafa a yayin da China ke matakin farko. Kasashen Masar, Tanzaniya da Madagascar ne kadai suka kasance cikin jerin kasashe 20 na farko a duniya.

    Ofishin kula da nomar da ta shafi kasashen ketare na Amurka ita ma ta goyi bayan karin da aka samu a noman shinkafa a Najeriya. A watan Nuwamban 2021 ofishin ya fitar da wata sanarwar da ta nuna cewa Najeriya ta yi noman tonne Miliyan 4.89 yayin da ta ke biye da Masar wadda ta yi noman tonne miliyan hudu.

    A Karshe

    Duk da cewa farashin shinkafa a yanzu ya fi abin da aka rika saye a shekarar 2015, zargin Ajuri na cewa Najeriya ta fi kasashen Afirka noman shinkafa gaskiya ne

  • Gaskiya ne wai Adamu na APC ya yaba wa Peter Obi kamar yadda ake zargi a Tiwita?

    Zargi: Ana zargin wai ciyaman din jam’iyyar APC ya ce ko daya bai raina irin kwazo da himmar da Peter Obi ke da shi ba, domin da hakan yana iya kai labari

    Gaskiya ne, yayin da ya ke hira da Arise TV ciyaman na APC Abdullahi Adamu ya ce ba ya shakkun cewa Peter Obi zai iya jagorantar magoya bayansa ga nasara

    Cikakken labari

    Yayin da zaben 2023 ke kara matsowa kusa, masu ruwa da tsaki a harkokin siyasar kasar na cigaba da zuwa gidajen talbijin dan tattauna batutuwan da suka shafi jam’iyyunsu da zaben mai zuwa.

    Kwannan nan aka fara yawo da wani hoton da ke zargin cewa shugaban jam’iyya mai mulki ta APC, Abdullahi Adamu ya yaba wa Peter Obi dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar Leba.

    Bayanin da ake dangantawa da ciyaman na cewa : “Na ziyarci Peter Obi lokacin yana gwamna a jihar Anambra, mutun ne mai kyakyawar nufi wa Najeriya dan haka ba ni da wani dalili mai kwari na raina kwarewar da ya ke da shi wajen jagorantar mutanensa zuwa ga nasara.”

    Hoton bai nuna sunan mai shafin tiwitan da aka ga hoton ba sai dai akwai tambarin gidan talbijin din Arise abin da ke nuna cewa a wannan tashar ne Adamu ya yi hirar.

    Da zarar aka fara shirye-shiryen zabe, yana da mahimmanci ‘yan siyasa su rika kulawa da abin da su ke fada domin ana iya juya maganar yadda za ta yadda zai taimaki wata jam’iyyar ta fi wata, shi ya sa mu ke so mu tantance wannan bayanin.

    Tantancewa

    Mun gano shafin wanda ya fara wallafa hoton da ke dauke da bayanin a shafin Tiwita. Sunar sa Olisamekalum OrakwyelumOdujwe (@ddukehmself). 

    A wurin yin tsokaci wani mai amfani da shafin mai suna Edena MD ya ce a bayyana mi shi tushen labarin inda ya ce “Majiya In ka yarda.”

    Wani kuma (@Tovinctokwy) cewa ya yi idan har akwai bidiyon inda Adamu ya ke wannan maganar ya kamata a sauke bidiyon domin ana iya amfani da shi a ci gyaransu.

    Wani wanda ya amsa tsokacin da mutumin farko ya yi,  Will (@Free_dom237) ya bayar da adireshin shafin Arise a youtube inda ya ce “ga bidiyon, ku shakata”

    Da muka yi binciken mahimman kalmomi, ya kai mu zuwa rahotannin da jaridun Daily Post, Legit da Top Naija su ka wallafa dangane da wannan zargin, inda suka yi amfani da hirar da Abdullahi Adamun ya yi da Arise a matsayin majiyarsu. 

    Dan haka ne DUBAWA ta nufi shafin Arise a Youtube domin samun hirar da ya yi kwanan nan da ciyaman din APC. Mun gano wani bidiyo mai tsawon minti 59 wanda aka wallafa ranar lahadi 17 ga watan Yunin 2022.

    An yi wa bidiyon taken “Ba ni da masaniyar cewa APC ta sha kaye a jihar Osun” ya yi tsokaci dangane da sakamakon zaben jihar Osun da tasirin da zai yi a zaben 2023 mai zuwa.

    Bayan an kai minto 31 da hirar, an tambayi ciyaman din ko yana kallon  jam’iyyun hammaya na PDP da Lp a matsayin barazana, sai ya ce “ban raina jam’iyyun ko ‘yan takararsu idan ya zo maganar jagorantar magoya bayansu zuwa nasara.”

    “Peter Obi, na san shi lokacin da ya ke gwamna a jihar Anambra. Ni ziyarce shi lokacin da na ke gwamna kuma wadannan mutane ne wadanda ke da kyakyawar nufi wa Najeriya a ra’ayi na. Daga ma yadda suke bayanai, ana iya gane cewa suna da nufi mai kyau.

    “Suna da kwarewa, ba ni da wata shakkar cewa ba za su iya yin nasara ba sai dai mun fi so tsari kuma muna abubuwa a tsanake…” a cewar Abdullahi Adamu

    A Karshe

    Bincikenmu ya nuna mana cewa ciyaman din APC ya ce baya shakkun cewa Peter Obi ko wani dan takara a jam’iyyar hamayya zai iya kai labari. Ya yi wannan furucin ne lokacin da ya yi wata hira da Arise TV amma ya ce na shi jam’iyyar ta fi su da tsarin da zai taimaka mata wajen lashe zaben 2023

  • Abba Kyari ba ya Australia kamar yadda ake Zargi

    Zargi: Wani mai amfani da shafin Facebook na zargin wai an ga Abba Kyari a Australia, sa’o’i kadan bayan harin da aka kai kan gidan yarin Kuje.

    Bincikenmu ya nuna mana cewa, shi kan shi adireshin yanar gizon da aka yi amfani da shi wajen wallafa labarin na bogi ne. Mai magana da yawun hukumar da ke kula da gidajen kurkukun Najeriya kuma ya karyata zargin dan haka labarin ba gaskiya ba ne.

    Cikakken labari

    Bayan harin da ake zargi ‘yan Boko Haram ne su ka kai kwanan nan kan gidan ajiye masu aikata miyagun laifukan da ke Kuje, inda daruruwan fursunoni suka kubuce, wani labari ya bulla, wanda ke zargin wai tsohon mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari shi ma ya kubuce ya tsere zuwa kasar Australia.

    Masu zargin sun yi amfani da hotuna guda biyu a cikin labarin. A hoto guda an nuna bayan wani mutun yana kokarin shiga wata motar da ke tsaye. A hoto na biyun kuma ana iya ganin fuskar Abba Kyarin ya na sanye da rigar ‘yan sandan shi.

    A cewar zargin: Sa’o’i bayan harin da aka kai kurkukun Kuje, an hango Abba Kyari a Australia.

    Daya daga cikin labaran wanda ya riga ya sami tsokaci 109, aka kuma raba sau 75 sa’anan mutane 524 sun yi ma’amalla da shi ya janyo mahawara sosai tsakanin wadanda suka amince batun gaskiya ne da wadanda ke ganin da walakin goro a miya.

    Alal misali, Oluebube Abel ya ce lallai dama an shirya kubutar da Abba Kyari ne

    “Ba zan yi shakka ba. Wannan dabara ce su ke yi domin su sami wadanda za su tayar da tarzoma lokacin zaben 2023 kuma ba za su yi nasara ba,” ya ce.

    Sai dai Isabella Stevenson ba ta ji batun gaskiya ne “Ba yadda za’a yi a ce an gan shi a Australiya cikin sa’o’i, Australiya ba kamar nan da Dubai ba ne inda mutun zai sami visa cikin sa’o’i 24,” ta rubuta.

    Wane ne Abba Kyari?

    Mr Kyari tsohon mataimakin kwamishanan ‘yan sanda ne wanda aka dakatar da shi bisa zarginsa da rashin da’a

    Kafin aka kama shi “ya taka rawar gani sosai a fagen yaki da miyagun laifuka a Najeriya a ciki har da kama shahararru wajen yin garkuwa da mutane irin su Evans wanda aka kama a jihar Legas da kuma Wadume wanda aka kama a Taraba. Shi ne kuma ya jagoranci tawagar ‘yan sandar da ta je ta kwato wani dan uwan shugaba Muhammadu Buhari daga maboyar masu yin garkuwa da mutanen a Kano.

    A watan Maris 2022, bayan da aka tuhume shi da laifin safarar miyagun kwayoyi tare da wasu mukarrabansa guda 6, Babban Kotun Tarayya ta yanke mi shi hukuncin dauri a kurkukun Kuje.

    A baya, DUBAWA ta lura da cewa irin wadannan zarge-zargen yawanci ba su da tushe shi ya sa ta ke so ta yi binciken gaskiyar labarin.

    Tantancewa

    DUBAWA ta fara da bin adireshin labarin da ke wannan zargin. Kamar yadda aka kwatanta a kanun labarin, ya kamata adireshin ya kai mai sha’awar karanta labarin zuwa hoton bidiyon da ke nuna Mr. Kyari a Australia sai dai maimakon haka, adireshin sai ya kai mu kan wani labarin da ba shi da alaka da abin da aka fada.

    Ba kamar yadda sauran taskokin labaran blogs ke barin mutun ya karanta labaran da aka wallafa kai tsaye ba, wannan shafin mai suna “worlnews.space” ya kan fara nuna talla ne. Duk yunkurin da muka yi wajen rufe tallar ya ci tura daga nan sai ya bukaci mai amfani da shafin ya sauke wata manhaja.

    Daga nan ne DUBAWA ta binciki sahihancin shafin ta yin amfani da Scamvoid, manhajan da ke gano miyagun shafuka. Sakamakon binciken ya nuna cewa ba’a dade da kirkiro shafin ba domin watannin shi biyar kacal a lokacin da muka yi wannan binciken.

    DUBAWA ta kuma sake gudanar da binciken mahimman kalmomi a cikin google inda ta gano wani labarin da jaridar Premium Times ta rubuta wanda ke tabbatar da cewa Abba Kyari yana hanun jami’an kurkuku har yanzu, bai je ko’ina ba.

    Rahoton ya ji ta bakin mai magana da yawun hukumar kula da kurkukun kasa (NCoS), Umar Abubakar wanda ya yi karin bayani dangane da harin ya kuma ba mu tabbacin cewa Kyari bai gudu ba.

    Jaridun Vanguard da Daily Trust da wadansu karin jaridu masu nagarta su ma sun dauki labarin.

    A Karshe

    Binciken mu ya nuna mana cewa adireshin yanar gizon da aka yi zargin na bogi ne. Haka nan kuma mai magana da yawun hukumar kula da gidajen yarin kasa ya ba mu tabbacin cewa Abba Kyari na cigaba da kasancewa a hannunsu. Dan haka, wannan zargin karya ne

  • Bidiyon da ke zargin wai ‘yan Arewa sun koyi amfani da na’urorin zabe, gabanin zabukan 2023 ba gaskiya ba ne

    Zargi: Wani bidiyo da ke ta yawo a WhatsApp na zargin wai ‘yan arewa sun fara koyon amfani da na’urar zabe gabannin zaben 2023 mai zuwa.

    Zargin wai ‘yan arewa sun koyi amfani da na’urorin zabe kafin kowane yanki saboda shugaba Buhari dan arewa ne karya ne. Wannan bidiyon ya fara bulla a shekarar 2018 ne lokacin da ake kwatanta nasarar sabbin na’urorin zabe a jihar Kaduna

    Cikakken labari

    Kwanan nan wani bidiyo ya bulla a WhatsApp ya na zargin wai ‘yan arewa sun riga sun fara koyon amfani da na’urar yin zabe gabanin zabukan da ake sa ran yi a 2023.

    Labarin na kira ga ‘yan kudu da su “farka” inda wadanda su ka wallafa bidiyon ke kokarin nuna cewa wai bidiyon ya fallasa shirin da arewa ke yi cikin sirri don samun fa’ida a zaben na 2023.

    Tun farko an raba Najeriya bisa yanayin kasa da kabila inda a yankin arewacin kasar Hausawa da Filani ne su ka fi yawa. A yankin kudancin kuma akwai Yarubawa da Iyamurai da wasu kabilu da dama.

    A cikin bidiyon, an ga wasu a cikin wani daki sun sunkuya kusa da wata na’urar zabe suna gudanar da abin da ake zargi ya yi kama da zabe.

    Labarin ya yi bayani kamar haka, “‘Yan arewa sun riga sun fara koyon yadda ake amfani da na’urar zabe. Mu nawa mu ka san cewa ana iya yin haka? Buhari da mukarrabansa a yankin arewacin Najeriya sun riga sun fara gwada amfani da na’urar.”

    Bacin haka, mai rubutun ya kara da rokan ma’abota shafin na shi na Fecebook (‘Yan Kudancin Najeriyar) da su tura bayanan ga dik wadanda ya dace “Idan kun yarda, ku tura wannan bayanin ga duk mutanen kudun da ke baci, ko ce mu su su farka sun zauna da idanunsu a bude.”

    Ganin irin hadarin da irin wadannan kalaman ke da shi da irin matsalolin da za su iya janyowa ga kasa baki daya ya sa DUBAWA tantance wannan batun.

    Tantancewa

    Da DUBAWA ta yi amfani da manhajar tantance hotunan bidiyo na InVid ta gano cewa an fara daukar hoton ne a wani zaben da aka yi a jihar Kaduna a shekarar 2018 lokacin da jihar ta kaddamar da sabon salon yin zabe da na’urorin wajen gudanar da zaben ciyamomi ko kuma shugabanin kananan hukumomi.

    Da DUBAWA ta binciki tarihin bidiyon a Facebook ta gano cewa an fara wallafa shi ne a shafin jam’iyyar Legacy ko kuma Legacy Party of Nigeria Suleja Chapter (reshen Suleja) ranar 31 ga watan Janairun 2018. A wancan lokacin, shafin ya wallafa hoton bidiyon tare da tsokacin da ke gabatar da tsarin zaben da kuma karin bayani dangane da yadda jihar Kaduna ta yi amfani da shi kamar haka.

    “Daga kasan wannan shafin, kuna iya ganin samfurin na’urar zaben da majalisar dokoki na 8 ta amince da shi wajen gudanar da zabuka masu zuwa . Jihar Kaduna na daya daga cikin jihohin da aka amince a gwada amfani da shi domin tabbatar da kaifin aikin shi  lokacin zaben shugabannin kananan hukumomi da kansiloli,” a cewar tsokacin.

    Baya ga wannan shafin bidiyon ya sake bulla a shafin Movement for the Protection of Plateau Heritage and Dignity wato kungiyar kare gadon mutanen Filato da  mutuncinsu, shi ma a Facebook ranar 8 ga watan Fabrairun 2018.

    Abun da ya bayyana a fili shi ne a duk shafukan da DUBAWA ta ga an wallafa wannan bidiyon a shekarar 2018 dukansu sun danganta shi da zaben na Kaduna babu wanda ya kwatanta shi a matsayin wani abin da aka yi a boye.

    Na’urar zaben ko kuma EVM ba ta da nauyi kuma ana iya kai ta ko’ina cikin sauki, nauyin ta bai wuce kilo 10 ba kuma idan aka sanya mata batiri tana iya kai wa sa’o’i 10 zuwa 16 ba ta mutu ba, tana tafiya ne ba tare da wata tangarda ba domin tabbatar da cewa an irga kuri’u ba tare da kuskure ba.

    Ranar asabar 12 ga watan Mayun 2018 masu zabe a Kaduna su ka kafa tarihi lokacin da suka kasance masu zabe na farko su yi amfani da na’urar zaben wajen zaben ciyamomi da kansiloli a kananan hukumomi 23 na jihar 

    A Karshe 

    Bidiyon da ke zargin nuna son kai a wasu yankuna gabanin zaben 2023, tsoho ne kuma ba’a bayyana gaskiyar abin da ke faruwa cikin bidiyon ba. Wadanda su ka wallafa bidiyon sun sakaya gaskiyar ne da nufin batar da jama’a. A shekarar 2018 aka dauki bidiyon lokacin da aka fara amfani da na’urar zabe a jihar Kaduna wajen gudanar da zaben Ciyamomi da Kansiloli. Wannan zargin ba gaskiya ba ne.

  • Ministan Najeriya bai ce za’a dakatar da yajin aikin ASUU a mako mai zuwa ba

    Zargi: Wani mai amfani da tiwita, ya na zargin wai  ministan ilimi Adamu Adamu ya ce za’a dakatar da yajin aikin Malaman ASUU a mako mai zuwa.

    Bincikenmu ya nuna mana cewa babu wani furuci makamancin wannan da aka danganta da ministan. Mai magana da yawun ministan shi ma ya karyata wannan zargin

    Cikakken labari

    Kungiyar Malaman Jami’a na ASUU ta kara wa’adin yajin aikinta da makonni 12 a watan Mayu, domin ta cigaba da tattaunawar da take fata zai sanya gwamnatin Najeriya ta amince ta kuma cimma bukatunsu.

    Wannan wa’adin ya fara ne a ranar 9 ga watan Mayu bayan da ta cimma wannan matsaya a taron majalisar zartarwarta.

    Daluban Najeriya sun yi zanga-zangar nuna bacin ransu da yajin aikin sun kuma yi kira da bangarorin da abin ya shafa da su yi kokari su ga an daidaita an dakatar da yajin aikin domin gyara masu makoma nan gaba

    Sakamkon irin tasirin da yajin aikin ke da shi da irin tattaunawar da kowa ke yi da yajin aikin da ya ki ci ya ki cinyewa na tsawon shekaru da dama yanzu, an fara yada labaran karya dangane da batun.

    Ashafin kungiyar na tiwita mai suna ASUU News (@ASUUNews), sun wallafa wani labari wanda ke cewa ministan ilimi, Adamu Adamu, ya ce za’a dakatar da yajin aiki a mako mai zuwa, a cikin labarin kuma an sanya hoton ministan.

    Mutane sama da dubu hudu suka nuna sun amince da labarin wasi dubu daya kuma suka sake raba labarin a yayin da mutane 700 suka yi tsokaci a akn labarin. 

    Wata mai amfani da shafin tiwita mai suna  _lexa (@Alicefaluyi), daluba a Najeriya cewa ta yi, “Thank you jesus ,” abin da ya nuna cewa ta yarda da labarin.

    A yayin da wani mai amfani da shafin da sunan (@Aayomide9)  ya mayar da na sa martanin yana nuna shakkun ya

    “Ka da fi yi godiya tukuna, ba za’a iya yarda da wadannan mutanen ba.” 

    Tun ba yau ba ake yada bayanai iri-iri a soshiyal mediya dangane da yajin aikin. Daluban Najeriyar da abin ya shafa sun kasa kunne ne suna neman kowani irin labarin dangane da batun domin su san ko yaya makomar su za ta kasance. Dan haka ne DUBAWA ke tantance gaskiyar labarin. 

    Tantancewa

    DUBAWA ta fara da binciken mahimman kalmomi.

    Mun gano cewa ASUU ta samu cigaba a tattaunawar da ta ke yi da gwamnatin tarayya. Haka nan kuma, mun mun gano wani labari a jaridar Vanguard mai cewa ASUU na jira ta ji daga wurin gwamnatin tarayya bayan wata gabatarwar da ta yi mata

    DUBAWA ta kuma gano wani labarin a jaridar Business Day inda gwamnatin tarayya ta ce “yajin aikin ASUU na cike da sarkakiya, batun ya wuce yadda ‘yan Najeriya ke tunani.”

    Haka na kuma wani rahoton ya nuna matsayar kungiyar ASUU dangane da yajin aikin. Taken wani labari a jaridar Punch ya ce, “Mu ba mabarata ba ne, yunwa ba zai tilasta mana komawa bakin aiki ba – ASUU.”

    Duk cikin wadannan labaran da mu ka gano, babu wanda ya yi bayanin cewa ma’aikatan za su dakatar da yajin aikin na su kamar yadda labarin ya bayyana. 

    Daga nan DUBAWA ta tuntubi mai magana da yawun ministan ilimin kasar, Mr Ben Goong dan jin karin bayani. Mr. Goong ya fada mana cewa labarin da ake dangantawa da ministan ilimin karya ne “fake News.”

    A karshe

    Bincikenmu ya nuna mana cewa furucin da ake dangantawa da ministan ilimi karya ne, mai magana da yawun ministan ya karyata labarin har ma ya kira shi “fake News” labaran bogi.

  • A shekarar 2019 Peter Obi ya gana da Paparoma Francis ba kwanan nan ba kamar yadda ake zargi

    Zargi: Wani mai amfani da shafin Facebook ya wallafa wasu hotunan dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar Leba wato Peter Obi tare da Paparoma Francis ya na zargin cewa dan siyasar ya je neman addu’a daga babban malamin addinin gabannin zabukan 2023

    Bincikenmu ya nuna mana cewa a shekarar 2019 aka dauki wadannan hotunan kuma ba su da wata alaka da zabukan 2023

    Cikakken labari

    Peter Obi dan takarar shugaban kasa a inuwar jam’iyyar Leba na cigaba da kasasncewa kan gaba a tattaunawar jama’ar Najeriya a duk wani dandali na soshiyal mediya,  kamar dai sauran abokan hamayyarsa.

    Kwanan nan wani mai amfani da shafin Facebook Victor Ifeanyi Ugwu ya wallafa hotunan Obi tare da Paparoma Francis da taken wai dan takarar ya gana da paparoman dan “ayyukan nan gaba.”

    Ugwu ya rubuta : “Labari da dumi-dumi… Peter Obi ya gana da Paparoma Francis da samun addu’o’i domin ayyukan nan gaba..”

    Da yawa daga cikin masu amfani da shafin na Facebook irin su Boldoracle House su ma sun wallafa hotuna masu kama da wannan a shafukan su.

    Duk da cewa wadanda suka sanya hotunan ba su ambaci shekarar 2023 ba wadanda suka karanta labarai sun dauka ganawar kwanan nan ne kuma Obi ya sami goyon bayan Paparoman.

    Misali, Victor Ifeanyi Ugwu ya mayar da martanin da ke cewa, “Za mu kai bawa mai biyayya zuwa fadar Aso Rock 2023.

    Wani mai tsokacin shi ma ya ce “wannan abin kayatarwa ne” yayin da Emmanuel Ebbi shi ma ya ce “an fara motsawa..”

    DUBAWA ta nemi fayyace gaskiyar wannan batun domin kwatantawa masu zabe abubuwan da ‘yan takara ke yi domin yana iya tasiri sosai a kan irin shawarar da masu zabe za su yanke dangane da wanda za su zaba.

    Tantancewa

    DUBAWA ta fara da binciken mahimman kalmomin domin tantance ko Obi ya gana da Paparoma Francis kwanan nan.

    Mun gano cewa jaridar The Eagle Online ta yi rahoto dangane da ganawar Peter Obi da Paparoma Francis a 2018 lokacin da Obi ya ke takarar kujerar mataimakin shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP. Sai dai hoton da aka sanya a labarin ba iri daya ba ne da hotunan da suka bulla a Facebook.

    Dan haka DUBAWA sai ta sake sanya hotunan cikin manhajan binciken hotuna na google dan gano inda mai zargin ya samo hotunan da ya yi amfani da su a shafin shi.

    Wannan ne ya kai mu shafin tiwitar Peter Obin kan sa zuwa wani labari da ya wallafa a 2019 mai cewa “Najeriya na fama da rashin ci-gaba saboda rashin kulawar da ake bai wa ilimi. Ina farin cikin aiki da gidauniyar ofishin paparoma na Scholas Occurentes, @InfoScholas, wani yunkuri na @Pontifex domin kawo ci-gaba a fannin ilimi da wasannin motsa jiki a Najeriya.

    Jaridar The Herald ma ta dauki wannan labari na ganawar Paparoma da Peter Obi a 2019, kuma makasudin ganawar shi ne kawo ci-gaba a fannonin ilimi da wasannin motsa jiki.

    A Karshe

    Mun gano cewa hotunan na labarin sadda Peter Obi ya gana da Paparoman ne a 2019. Dan haka ba su da wata alaka da da wasi “ayyukan nan gaba” wanda wata kila wadanda su ka karanta suka dauka a matsayin zabukan da za’a gudanar a 2023.

  • How popular Twitter, Facebook accounts shared deepfakes to campaign for Nigerian presidential candidate

    Claim: A viral video shows international Hollywood actors holding placards that display support for the Labour Party presidential candidate, Peter Obi.

    The video is edited. A deep fake software was used to alter the original video to create the false information. None of the actors’ videos was made for Mr Obi.

    Full Text

    It began with Idris Elba, a popular British actor laughing with Matthew McConaughey – a 53-year-old American actor – who held a placard. On it was a statement that reads, “Yes, it makes sense. Vote Peter Obi in 2023 🇳🇬.”

    A screenshot showing the description.

    For the next 1 minute 53 seconds, the stage was shared between different international actors like Tom Cruise, Doug Liman, Gerard Butler, and 50 Cent. All held the same board with the inscription.

    As Nigeria prepares for its Presidential election on February 25, 2023, a video showing popular international movie actors campaigning for Peter Obi – the Labour Party’s flag bearer – naturally ruffles more feathers as it portrays an international endorsement for the party, widely considered a political underdog at the poll.

    However, the placard’s texture raises questions. Also, the actors’ words were silenced as only sounds played from the video. It seems glaring that the footage was altered.

    But two notable persons shared the video via their verified social media accounts to their large followers with captions that denoted their political allegiance. 

    Charles Oputa, known as Charly Boy, is racking up more than 247,000 views on Twitter with the video he tweeted on November 21, which also gained more than 14,800 reactions, 7,082 retweets, and 1,222 comments.

    The veteran singer wrote, “Impressive. Peter Obi’s campaign has taken on a global outlook with leading American TV and Hollywood actors driving the campaign.”

    Screenshot of the video on Charly Boy’s Twitter account.

    Mike Asukwo, a veteran cartoonist, also shared the video on his verified Facebook account today with the caption, “I just want to be proud of my country again.” As of press time, the video has gained more than 5,600 views, 171 comments and  515 reactions. 197 accounts have also shared it.

    Screenshot of the video on Asukwo’s Facebook page.

    An account with the username, Lu Benson, prayed in pidgin that the dream [Obi’s victory] should come true because Nigerians have endured enough.

    He said, “God abeg make this dream a reality. We’ve suffered a lot nah.”

    Another account, Awele Ideal, expressed her interest in the video and requested that it be sent to her.

    Screenshot of different comments on the Facebook post.

    The same video gained trends on Tiktok too.

    An account with the handle, @@sheks_bibi, shared the video with the caption, “Peter Obi for President 2023 #peterobi #2023election #vote.”

    As of press time, the video has gained 5,489 likes, 383 comments and 1,953 shares.

    Screenshot of the video on Tiktok.

    The comments on the posts showed that people believed the footage to be valid. This made DUBAWA run a fact-check to verify.

    The true story

    DUBAWA ran a manual check on the video and found a YouTube handle, Eva Luca, who uploaded a replica of the video 3 months ago. The difference is the inscription on the placard. It reads, “Your text, photo or logo here,” meaning it can be edited.

    Screenshot of the edited video

    About 39 actors were listed in the video that was uploaded on July 23, which included the previously mentioned. 

    Screenshot of the names in the video.

    The footage also showed how users could alter the video collections available.

    Screenshot of the editing guide.

    Attempts to uncover the particular tool used for the video editing were unsuccessful, though there are diverse apps that can be used for the purpose.

    Where the videos came from

    DUBAWA discovered the videos separately in their original formats through further findings. They were all obtained from a YouTube channel owned by WIRED, an American magazine that “illuminates how technology affects every aspect of life–from culture to business, science to design,” according to the website description.

    The channel runs a programme called the Autocomplete Interview, where popular American entertainers are brought to the channel to answer the web’s most searched questions about them displayed on a placard.

    Screenshot of the Autocomplete Interview videos.

    For comparison, we obtained screenshots of Terry Crews, a famous American actor and television host, from the three situations available.

    Screenshot of Terry Crews on the original WIRED video.

    Screenshot of Terry Crews on the Youtube video.
    Screenshot of Terry Crews in Obi’s altered video.

    Conclusion

    The videos, though shared by verified accounts of prominent persons, were altered to promote a false narrative. The actors in the original videos did not endorse Peter Obi.

  • True! Nigeria is the largest producer of rice in Africa

    CLAIM: The Special Assistant to the President on public affairs and Assistant Principal Spokesman for the All Progressive Congress (APC) presidential campaign council, Ajuri Ngelale, stated in an interview that Nigeria became the highest producer of rice in Africa under the current administration.

    Findings made by DUBAWA revealed that Nigeria is indeed the largest producer of rice in Africa. Also, Nigeria has ranked 14th on the global scale of rice production in recent years.

    Full Story

    Election periods come with debates and points to prove. For the ruling political party, the standards of judgement can be higher than others, as the electorates find such moments to question the past activities of the administration.

    In preparation for the February 2023 Presidential election, the Special Assistant to the President on Public Affairs, Ajuri Ngelale, and Assistant Principal Spokesman for the APC presidential campaign council appeared on Channels TV’s Politics Today.

    In defence of the ruling party fielding Bola Tinubu as the presidential candidate, Ajuri – during the interview with Seun Okinbaloye – said Nigeria is now the largest producer of rice in Africa, compared to 2015.

    This was obtained in a tweet shared by David Offor with the caption, “Dino Melaye, Daniel Bwala, and Dele Momodu put together can’t match the brilliance of Ajuri. Baba is a blessing to Bola Tinubu’s campaign.”

    The shared video, lasting for two minutes and 19 seconds, had Ajuri praising the current administration for agricultural reforms in the country. Starting from exactly one minute, 14 seconds, he said, “On the other hand, if you look at the manifesto, you’d also find on page 27 [in reference to Tinubu’s presidential manifesto] when we talked about agriculture and his excellency Asiwaju Bola Ahmed’s plans for agriculture, he makes clear on page 27 that we are building on the successful foundation laid by President Muhammadu Buhari in agricultural reform in the country. We went from a situation in 2015 where we were the largest rice importer in Africa. Today, we are the largest producer of rice in Africa.”

    As of press time, the tweet has been viewed 9,554 times. It has also gained 840 likes, 375 retweets and 102 comments.

    Screenshot of the tweet.

    The cost of a 50kg bag of rice, at ₦35,000 as of press time, left room for doubt in his statement. This made DUBAWA run a fact-check.

    Verification

    Before the start of the Buhari-led administration in 2015, Nigeria spent $2.41 billion in three years on rice importation, according to the central bank’s governor, Godwin Emefiele.

    DUBAWA discovered that the CBN introduced funding programmes like the Commercial Agriculture Credit Scheme and the N220bn Micro Small and Medium Enterprises Development fund to aid local farmers in Nigeria.

    Also, the Federal government declared a ban on importing rice, among other goods, on June 23, 2015.

    Fast forward to February 2022, Nigeria’s rice mills have increased from 10 to 68, according to the CBN governor.

    He revealed that the combined capacity has also increased from 350,000 metric tonnes to about three million.

    Further findings revealed that Nigeria had topped the African chart of countries producing more rice. 

    Screenshot of the table. Credit: Wikipedia.

    According to the United Nations’ Food and Agriculture Organisation (FAO), Nigeria ranks 14th globally as of 2020, while China holds the top slot. Egypt, Tanzania, and Madagascar are the only African countries making the top 20 list.

    The United States Department of Agriculture’s Foreign Agricultural Services also corroborated the increased rice production from Nigeria. In the November 2021 circular released by the organisation, Nigeria produced 4.89 million metric tonnes of rice, while Egypt came second with roughly four million metric tonnes.

    Screenshot of the table.

    Conclusion

    Though the price of rice is currently higher than in 2015, Ajuri’s claim that Nigeria produces more rice than other African countries is true.

Back to top button