{"id":27846,"date":"2026-02-21T02:10:01","date_gmt":"2026-02-21T01:10:01","guid":{"rendered":"http:\/\/dubawa.org\/dir\/?p=27846"},"modified":"2026-02-21T02:10:04","modified_gmt":"2026-02-21T01:10:04","slug":"sakon-daukar-maaikatan-inec-da-ya-yadu-kyara-ce-dubawa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/sakon-daukar-maaikatan-inec-da-ya-yadu-kyara-ce-dubawa\/","title":{"rendered":"Sa\u0199on \u0257aukar ma\u2019aikatan INEC da ya yadu, \u0199arya ce"},"content":{"rendered":"\n<p class=\"has-cyan-bluish-gray-background-color has-background wp-block-paragraph\"><strong>Da&#8217;awa:<\/strong> Wani sa\u0199on WhatsApp da ya yadu na ikirarin cewa Hukumar Za\u0253e Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) na \u0257aukar ma\u2019aikatan wucin gadi 266 domin ayyukan za\u0253e masu zuwa a fa\u0257in Nijeriya.<\/p>\n\n\n<div class=\"wp-block-image\">\n<figure class=\"alignright size-full\"><img data-recalc-dims=\"1\" decoding=\"async\" width=\"132\" height=\"55\" data-attachment-id=\"23856\" data-permalink=\"https:\/\/dubawa.org\/dir\/3bn-electric-car-sales-by-ibrahim-traore-false\/false-4-17\/\" data-orig-file=\"https:\/\/i0.wp.com\/dubawa.org\/dir\/wp-content\/uploads\/2025\/08\/FALSE-4.png?fit=132%2C55&amp;ssl=1\" data-orig-size=\"132,55\" data-comments-opened=\"1\" data-image-meta=\"{&quot;aperture&quot;:&quot;0&quot;,&quot;credit&quot;:&quot;&quot;,&quot;camera&quot;:&quot;&quot;,&quot;caption&quot;:&quot;&quot;,&quot;created_timestamp&quot;:&quot;0&quot;,&quot;copyright&quot;:&quot;&quot;,&quot;focal_length&quot;:&quot;0&quot;,&quot;iso&quot;:&quot;0&quot;,&quot;shutter_speed&quot;:&quot;0&quot;,&quot;title&quot;:&quot;&quot;,&quot;orientation&quot;:&quot;0&quot;}\" data-image-title=\"FALSE-4\" data-image-description=\"\" data-image-caption=\"\" data-large-file=\"https:\/\/i0.wp.com\/dubawa.org\/dir\/wp-content\/uploads\/2025\/08\/FALSE-4.png?fit=132%2C55&amp;ssl=1\" src=\"https:\/\/i0.wp.com\/dubawa.org\/dir\/wp-content\/uploads\/2025\/08\/FALSE-4.png?resize=132%2C55\" alt=\"\" class=\"wp-image-23856\" title=\"\"><\/figure>\n<\/div>\n\n\n<p class=\"has-background wp-block-paragraph\" style=\"background-color:#f41216\"><strong>Hukunci:<\/strong> \u0198arya ce. Jami\u2019an INEC sun tabbatar da cewa sa\u0199on na WhatsApp da kuma shafin yanar gizon da aka ha\u0257a da shi ba na gaskiya ba ne.<\/p>\n\n\n\n<h2 class=\"wp-block-heading\"><strong>Cikakken bayani&nbsp;<\/strong><\/h2>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Bayan da Hukumar Za\u0253e Mai Zaman Kanta ta \u0198asa (INEC) ta <a href=\"https:\/\/www.facebook.com\/share\/p\/1AWNeHBx8A\/\" target=\"_blank\" rel=\"noopener\">fitar<\/a> da jadawalin babban za\u0253en shekarar 2027, wani sa\u0199o ya fara yawo a WhatsApp cewa hukumar na neman ma\u2019aikatan wucin gadi 266 domin ayyukan za\u0253ukan da ke tafe a \u0199asar baki \u0257aya.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wani \u0253angare na sa\u0199on ya ce: \u201cHukumar Za\u0253e Mai Zaman Kanta ta \u0198asa (INEC) na gayyatar wadanda suka cancanta daga dukkan jihohi su nemi guraben aiki domin ayyukan za\u0253e masu zuwa a fa\u0257in \u0199asa. Za a sanar da wa\u0257anda aka za\u0253a ta sa\u0199on imel.\u201d<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da ake shirin gudanar da za\u0253en \u0199ananan hukumomin Babban Birnin Tarayya (FCT) da aka tsara yi ranar Asabar, 21 ga Fabrairu, 2026.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Saboda yawaitar zamba ta hanyar sa\u0199onnin bogi da ke yawo musamman a lokacin za\u0253e, DUBAWA ta yanke shawarar tantance sahihancin sa\u0199on da kuma shafin yanar gizon da aka ha\u0257a da shi.<\/p>\n\n\n\n<h2 class=\"wp-block-heading\"><strong>Tantancewa<\/strong><\/h2>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">DUBAWA ta binciki <a href=\"http:\/\/inec-ad-hoc-staff-recruitment-2026.blogspot.com\/\" target=\"_blank\" rel=\"noopener\">shafin<\/a> yanar gizon da aka ha\u0257a a cikin sa\u0199on WhatsApp \u0257in, inda ta gano cewa ba shafin hukuma na INEC ba ne.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Nazarin shafin ya nuna cewa an \u0199ir\u0199iri shafin ne ta hanyar Google Blogspot, wani dandali na rubutu a blog kyauta, kuma ba ya da ala\u0199a da <a href=\"http:\/\/inecnigeria.org\" target=\"_blank\" rel=\"noopener\">shafin<\/a> yanar gizon hukuma na INEC.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">DUBAWA ta kuma tuntubi Zainab Aminu, jami\u2019a a sashen ya\u0257a labarai na INEC, wadda ta bayyana cewa sa\u0199on \u0257aukar aikin \u0199arya ne.<\/p>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">\u201cINEC na \u0257aukar ma\u2019aikatan wucin gadi ne kawai ta hanyar shafin hukuma da ake kira INECPRES. Duk wani shafi da ba wannan dandalin ba, ya kamata a yi taka tsan-tsan da shi\u201d in ji Zainab.<\/p>\n\n\n\n<h2 class=\"wp-block-heading\"><strong>A Karshe<\/strong><\/h2>\n\n\n\n<p class=\"wp-block-paragraph\">Sa\u0199on da aka ya\u0257a a WhatsApp da ke cewa INEC na \u0257aukar ma\u2019aikatan wucin gadi 266 ba daga hukumar ya fito ba. Saboda haka, \u0199arya ne.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Da&#8217;awa: Wani sa\u0199on WhatsApp da ya yadu na ikirarin cewa Hukumar Za\u0253e Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) na \u0257aukar ma\u2019aikatan wucin gadi 266 domin ayyukan za\u0253e masu zuwa a fa\u0257in Nijeriya. Hukunci: \u0198arya ce. Jami\u2019an INEC sun tabbatar da cewa sa\u0199on na WhatsApp da kuma shafin yanar gizon da aka ha\u0257a da shi ba na gaskiya ba ne. Cikakken bayani&nbsp; Bayan da Hukumar Za\u0253e Mai Zaman Kanta ta \u0198asa (INEC) ta fitar da jadawalin babban za\u0253en shekarar 2027, wani sa\u0199o ya fara yawo a WhatsApp cewa hukumar na neman ma\u2019aikatan wucin gadi 266 domin ayyukan za\u0253ukan da ke tafe a \u0199asar baki \u0257aya. Wani \u0253angare na sa\u0199on ya ce: \u201cHukumar Za\u0253e Mai Zaman Kanta ta \u0198asa (INEC) na gayyatar wadanda suka cancanta daga dukkan jihohi su nemi guraben aiki domin ayyukan za\u0253e masu zuwa a fa\u0257in \u0199asa. Za a sanar da wa\u0257anda aka za\u0253a ta sa\u0199on imel.\u201d Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da ake shirin gudanar da za\u0253en \u0199ananan hukumomin Babban Birnin Tarayya (FCT) da aka tsara yi ranar Asabar, 21 ga Fabrairu, 2026. Saboda yawaitar zamba ta hanyar sa\u0199onnin bogi da ke yawo musamman a lokacin za\u0253e, DUBAWA ta yanke shawarar tantance sahihancin sa\u0199on da kuma shafin yanar gizon da aka ha\u0257a da shi. Tantancewa DUBAWA ta binciki shafin yanar gizon da aka ha\u0257a a cikin sa\u0199on WhatsApp \u0257in, inda ta gano cewa ba shafin hukuma na INEC ba ne. Nazarin shafin ya nuna cewa an \u0199ir\u0199iri shafin ne ta hanyar Google Blogspot, wani dandali na rubutu a blog kyauta, kuma ba ya da ala\u0199a da shafin yanar gizon hukuma na INEC. DUBAWA ta kuma tuntubi Zainab Aminu, jami\u2019a a sashen ya\u0257a labarai na INEC, wadda ta bayyana cewa sa\u0199on \u0257aukar aikin \u0199arya ne. \u201cINEC na \u0257aukar ma\u2019aikatan wucin gadi ne kawai ta hanyar shafin hukuma da ake kira INECPRES. Duk wani shafi da ba wannan dandalin ba, ya kamata a yi taka tsan-tsan da shi\u201d in ji Zainab. A Karshe Sa\u0199on da aka ya\u0257a a WhatsApp da ke cewa INEC na \u0257aukar ma\u2019aikatan wucin gadi 266 ba daga hukumar ya fito ba. Saboda haka, \u0199arya ne.<\/p>\n","protected":false},"author":1,"featured_media":27844,"comment_status":"open","ping_status":"closed","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"_jetpack_newsletter_access":"","_jetpack_dont_email_post_to_subs":false,"_jetpack_newsletter_tier_id":0,"_jetpack_memberships_contains_paywalled_content":false,"hannibal_claim_source":"","hannibal_source_label":"","hannibal_card_color":"blue","_jetpack_memberships_contains_paid_content":false,"footnotes":"","_wpscppro_dont_share_socialmedia":false,"_wpscppro_custom_social_share_image":0,"_facebook_share_type":"","_twitter_share_type":"","_linkedin_share_type":"","_pinterest_share_type":"","_linkedin_share_type_page":"","_instagram_share_type":"","_medium_share_type":"","_threads_share_type":"","_google_business_share_type":"","_bluesky_share_type":"","_mastodon_share_type":"","_selected_social_profile":[],"_wpsp_enable_custom_social_template":false,"_wpsp_social_scheduling":{"enabled":false,"datetime":null,"platforms":[],"status":"template_only","dateOption":"today","timeOption":"now","customDays":"","customHours":"","customDate":"","customTime":"","schedulingType":"absolute"},"_wpsp_active_default_template":true},"categories":[3137,2451],"tags":[],"verdict":[],"ppma_author":[4439],"class_list":["post-27846","post","type-post","status-publish","format-standard","has-post-thumbnail","hentry","category-african-languages","category-hausa"],"jetpack_shortlink":"https:\/\/wp.me\/p8R6dE-7f8","jetpack_likes_enabled":true,"jetpack_sharing_enabled":true,"authors":[{"term_id":4439,"user_id":0,"is_guest":1,"slug":"ukashatu-wakili","display_name":"Ukashatu Wakili","avatar_url":"https:\/\/secure.gravatar.com\/avatar\/?s=96&r=g","author_category":"","user_url":"","last_name":"","first_name":"","job_title":"","description":""}],"jetpack_featured_media_url":"https:\/\/i0.wp.com\/dubawa.org\/dir\/wp-content\/uploads\/2026\/02\/image-35.jpeg?fit=1024%2C768&ssl=1","_links":{"self":[{"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/27846","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/users\/1"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/comments?post=27846"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/27846\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":27847,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/posts\/27846\/revisions\/27847"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/media\/27844"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/media?parent=27846"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/categories?post=27846"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/tags?post=27846"},{"taxonomy":"verdict","embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/verdict?post=27846"},{"taxonomy":"author","embeddable":true,"href":"https:\/\/dubawa.org\/dir\/wp-json\/wp\/v2\/ppma_author?post=27846"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}