Hausa
-
Shin da gaske ne yara na bukatar yawaita shan sukari kafin kwakwalwarsu ta girma?
Da’awa: Yara na bukatar karin shan sukari kafin su samu damar girman jikinsu da kwakwalwarsu. Hukunci: Yaudara ce! Duk da…
Read More » -
Sakon WhatsApp da ya bazu cewa shugaban INEC ya ba da hakuri kan yadda aka sauya sakamakon zabe, na jan hankali ne kawai
Cikakken Sako Da dama ‘yan Najeriya basu gamsu ba (unsatisfied) da sakamakon zaben 2023 wanda yayi sanadi na hawan shugaban…
Read More » -
Wakilan kasashen da ke amfani da harshen hausa na Taron Hausa a Burkina Faso tare da tallafin Kungiyar Tarayyar Afirka
Hadakar kungiyoyin yankunan da ke amfani da harshen Hausa a karkashin kungiyar da ake kira Hausa World Congress tare da…
Read More » -
Hoton EFCC ta kama VDM, Kwaskwarima ce
Da’awa: Hoton VeryDarkMan a hannun EFCC ya yadu inda yake nuna irin tuhumar da ake masa. Hukunci: Karya ce. Binciken…
Read More » -
Zancen ganawar Sanata Wamakko da Kwankwaso da Yusuf Datti, ba gaskiya ne ba!
Da’awa: Rabi’u Kwankwaso na NNPP ya yi ganawar sirri da jigon APC Wamakko kan komawa jam’iyyar. Hukunci: Yaudara ce. Bincike…
Read More » -
Muhimmancin Dutsen Dala a tarihin birnin Kano
“HANGEN DALA BA SHIGA BIRNI BA”: Wannan wani karin magana ne da ke zama sananne idan ana maganar birnin Kano.…
Read More » -
Da gaske ne gwamnatin jihar Jigawa ta tilasta wa jami’an tsaro mata sanya hijabi?
Da’awa: Gwamnatin Jigawa ta tilasta wa jami’an tsaro mata sanya hijab a jihar. Hukunci: Yawanci Gaskiya ne. An umurci cibiyoyin…
Read More » -
Da’awar Facebook cewa Osimhen ya rattabawa kulob din Man United hannu ba a tantance ba
Da’awa: Wani mai amfani da shafin Facebook yayi da’awa claims Man United ta amince da sanya hanun Osimhen. Hukunci: Karya…
Read More » -
Shin da gaske ne Ali Ndume ya shafe shekaru 21 ya na wakiltar kudancin Borno a majalisar dattawa?
Da’awa: Mai amfani da shafin X, @Onsogbu, na da’awar cewa sanataAli Ndume ya shafe shekaru 21 a majalisar dattawa ba…
Read More » -
Karya ce! Hotunan da aka kirkiro da na’ura mai kwaikwayon dabi’un dan adam ne aka yi amfani da su wajen zargin cewa ‘yan arewa sun kai hari kan Inyamirai
Da’awa: wata mai amfani da shafin Facebook ta wallafa wasu hotuna daban-daban ta na zargin wai Hausawa sun kai hari…
Read More »