Dubawa
  • About
    • Dubawa
    • Governance & Organisation
    • Team
    • Content Categories
    • Our Fact-Check Process
    • Corrections Policy
    • Publishers Correction Policy
    • Independence Policy
    • Funding
    • Terms of Use
  • Fact Checks
  • Media Literacy
  • News
  • DUBAWA In-depth
    • DUBAWA In-depth
    • Research

Hausa

01
African Languages

Karya ce! Jirgin Mahajjatan kasar Mauritaniya bai yi hadari ba

Ukashatu Wakili · 9 views · May 31, 2025

Hakkin Mallaka: FB/Mauritania Airlines
02
African Languages

Shin da gaske ne yara na bukatar yawaita shan sukari kafin kwakwalwarsu ta girma?

Elizabeth Ogunbamowo · 4 views · May 14, 2025

Do children need added sugar for brain development?
03
African Languages

Sakon WhatsApp da ya bazu cewa shugaban INEC ya ba da hakuri kan yadda aka sauya sakamakon zabe, na jan hankali ne kawai

Phillip Anjorin · 0 views · May 12, 2025

Aṣinilọna ni ìròyìn pe alaga àjọ elétò ìdìbò INEC tọrọ aforiji fun ifọwọyi èsì ìbò
04
African Languages

Wakilan kasashen da ke amfani da harshen hausa na Taron Hausa a Burkina Faso tare da tallafin Kungiyar Tarayyar Afirka

Dubawa · 7 views · May 10, 2025

Hoton daga shagin AU
05
African Languages

Hoton EFCC ta kama VDM, Kwaskwarima ce

Sunday Awosoro · 5 views · May 7, 2025

Viral EFCC mugshot of VDM, manipulated
06
African Languages

Zancen ganawar Sanata Wamakko da Kwankwaso da Yusuf Datti, ba gaskiya ne ba!

Ukashatu Wakili · 4 views · Apr 27, 2025

Da’awa: Rabi’u Kwankwaso na NNPP ya yi ganawar sirri da jigon APC Wamakko kan komawa jam’iyyar. Hukunci: Yaudara ce. Bincike Dubawa ya gano cewa Wamakko bai gana da Kwankwaso ba, tsohon hoto ne da aka yi 2020 ake yadawa. Cikakken Bayani Ana ci gaba da rade-radin sauya shekar madugun siyasar Kwankwasiya kuma tsohon dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Rabi’u Musa Kwankwaso, zuwa jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya, lamarin da jam’iyyar APC ta ce abin farin ciki ne. Sai dai bangaren NNPP sun bayyana cewa jigon nasu, kuma tsohon gwamnan jihar Kano bai da nufin zuwa jam’iyyar ta APC, kamar yadda shugaban jam’iyyar na jiha Hashimu Dungurawa ya bayyana. Duk da haka wasu rahotanni na cewa ana ci gaba da tattaunawa ta karkashin kasa domin komawar Kwankwaso zuwa jam’iyyar ta APC. Ana wannan sai wani labarin ya karade shafukan sada zumunta cewa, Sanata Aliyu Wamakko kuma makusancin Shugaba Bola Tinubu ya yi wata ganawar sirri da Kwankwano da kuma wanda ya yi wa Peter Obi takarar mataimakin shugaban kasa karkashin jam’iyyar LP Yusuf Datti Baba-Ahmed. Wani shafin Facebook na NNPP Kwankwasiyya ya yi da’awar cewa wannan ganawar an yi ta ne a gidan Sanata Wamakko dake Asokoro a Abuja. Zuwa ranar 25 ga watan Afrilun 2025, sama da mutum 50 ne suka yi sharhi akan labarin, inda mutum 56 suka yada shi. Daga cikin masu sharhin, wani Auwalu Sabiu Nafada ya ce “neman kamun kafa yaje” amma Mohammed Hamza cewa ya yi “wannan fa tsohon hotone tun ana covid”. Rudanin da mutane suka shiga akan wannan labarin ne ya sa DUBAWA yi bincike domin tabbatar da sahihancinsa. Tantancewa DUBAWA ta saka hoton a shafin neman hotuna na Google domin gano asalin wannan hoton da ake yada wa. Mun gano cewa hoton an fara wallafa shi ne a ranar Talata 15 ga watan Satumban 2020, a shafin Facebook na Rabi’u Musa Kwankwaso. Kwankwaso wanda ke tare da Yusuf Datti da Wamakko a cikin hoton, ya wallafa cewa ya kai “ziyarar ta'aziyya zuwa ga iyalan Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko bisa rasuwar diyarsu, Sadiya Wamakko”. Shima Sanata Wamakko ya wallafa wani hoton a shafinsa na Facebook wannan ranar, inda yake sanar da cewa ya karbi bakuncin Kwankwaso wanda ya zo domin yi masa ta’aziyya. Hakam mun tuntubi mataimaki na musamman ga Sanata Wamakko akan yada labarai, Bashar Abubakar ya shaida min cewa labarin ganawar sirri tsakanin jagororin ba gaskiya ba ne. “Lalle ba gaskiya ne ba. Mun gode” in ji A Karshe Yaudara ce, Kwankwaso bai ganawar sirri da Wamakko ba a kwanan nan.
07
African Languages

Muhimmancin Dutsen Dala a tarihin birnin Kano

Yusuf Nayaya · 42 views · Apr 23, 2025

Dutsen Dala a Kano
08
African Languages

Da gaske ne gwamnatin jihar Jigawa ta tilasta wa jami’an tsaro mata sanya hijabi?

Ukashatu Wakili · 4 views · Apr 23, 2025

Gwamnan Umar Nnamadi. Hakkin Mallaka: Fb/fadar gwamnatin Jigawa
09
Hausa

Da’awar Facebook cewa Osimhen ya rattabawa kulob din Man United hannu ba a tantance ba 

Cole Praise · 3 views · Apr 23, 2025

Facebook's claim Man United agreed to sign Osimhen, not substantiated
10
African Languages

Shin da gaske ne Ali Ndume ya shafe shekaru 21 ya na wakiltar kudancin Borno a majalisar dattawa?

Yunusa Umar · 8 views · Apr 21, 2025

Has Ali Ndume spent 21 years in Senate Representing Borno?

Posts pagination

← Previous 1 … 17 18 19 20 21 … 58 Next →

Submit a claim

Seen something suspicious? Send us a link or describe the claim and our team will investigate.

dubawa.

Amplifying truth

DUBAWA is an independent verification and fact-checking project, initiated by the Centre for Journalism Innovation and Development (CJID) to help amplify truth in public discourse.

EEAS Partner CJID

Explore

  • Home
  • Dubawa
  • Contact Us
  • Contact Us

Countries

  • Liberia
    • Sierra Leone
      • Côte d’Ivoire
        • Senegal
          • The Gambia
  • République de Guinée
  • All countries →

Organisation

  • About DUBAWA
  • About CJID
  • Our methodology
  • Corrections policy
  • Submit a claim
  • Contact us

© 2026 Dubawa. All rights reserved.