Hausa
-
Sahara Reporters ta yi da’awar cewa Wike ya kauracewa taron majalisar koli wanda karya ce
Da’awa: Kafar yada labaran Sahara Reporters ta ba da bayanai (asserted) cewa Nyesom Wike, ministan babban birnin Najeriya ya kauracewa…
Read More » -
Babu sheda cewa Zamafara ta tura Askarawa 500 don yakar ‘yanfashin daji su kadai
Da’awa: Wata wallafa a shafin Facebook (claims) ta yi da’awar cewa gwamnan Zamfara ya tura ‘yanbijilanti da aka fi sani…
Read More » -
Shin da gaske China ta gargadi mutanenta da su dena gine-ginen kamfanoni a Legas?
Da’awa: Masu amfani da shafin Facebook da dama sun yi da’awa (claim) cewa China ta yi gargadi ga mutanenta su…
Read More » -
Shin da gaske ne Putin yace Najeriya ta yi watsi da taimakon da Rasha ta so ba wa kasar a 1980?
Da’awa: Wani shafin Facebook Afrocania yayi da’awar cewa Shugaban Rasha Vladimir Putin yace Najeriya ta yi watsi da tayin da…
Read More » -
BAYANI: Shin ya dace karbar harajin mata masu zaman kansu (‘Karuwai’)?
A ranar 30 ga watan Satumba, 2025 gwamnatin Najeriya ta bayyana shirinta na karbar kudaden haraji kan al’ummar kasar ko…
Read More » -
Bago: Shin gwamna na da ikon sanya sharudan yin wa’azi a Najeriya?
A baya-bayan nan labari ya karade cikin al’umma (news circulated) cewa gwamnan jihar Niger Umar Bago, ya gabatar da tsare-tsare…
Read More » -
Bidiyon bera a ɗakin yaɗa labaran Al Jazeera ba na gaske ba ne, fasahar AI ta ƙirƙire shi
Da’awa: Bidiyon da ake yadawa a kafafen sada zumunta ya nuna cewa wani bera ya katse wata mai gabatar da…
Read More » -
Shin Da gaske ne wai ilimin boko kyauta ne a makarantu mallakar gwamnati a Najeriya?
Da’awa: Wani mai amfani da shafin X @TemidayoOniosun, kwananan nan ya yi da’awar cewa makarantun firamare, sakandare da jami’a duk…
Read More » -
Shin Najeriya ce kasa mafi tsadar mai a cikin kasashen masu arzikin man fetur?
Da’awa: Wani mai amfani da Facebook ya yi ikirarin cewa Najeriya ce kasa mafi tsadar mai a cikin kasashen masu…
Read More » -
Gwamnan Kano ya yi kuskure wajen bayyana sakamakon shekarar ta 2025 na jiharsa a jarrabawar SSCE na cikin gida wadda hukumar NECO ke shiryawa kowace shekara
Da’awa: Gwamnan jihar Kano Abba Yusuf ya yi da’awar cewa daliban da suka rubuta jarrabawar kammala makaranta na SSCE a…
Read More »